Rikicin PDP
PDP ta sake gamuwa da babbar matsala a jihar Ribas bayan kotu ta ba da umarnin dakatar da taron jam'iyyar da aka shirya gudanarwa a ranar 27 ga Yulin 2024.
Matan jam'iyyar PDP sun yi zazzafan zanga zanga a birnin tarayya Abuja suna bukatar a dakatar da shugabar mata ta kasa saboda nuna wariya a shugabancin jam'iyya.
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaɓen Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya ce ya jima da raba jaha da babbar jam'iyyar adawa watau PDP.
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
Cikin masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP, Dakta Tom Fredfish ya bukaci manyan jam'iyyar irinsu Atiku Abubakar su saka baki wajen sasanta Fubara da Wike.
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP ya dakatar da mataimakin shugaba a yankin Kudu maso Kudu mai suna Dan Orbih kan zargin nema lalata ta a jihar Edo.
Kotun daukaka kara ta soke umarnin da babbar kotun jihar Rivers ta yi na hana 'yan majalisar ta suka PDP zuwa APC ayyana kansu a matsayin 'yan majalisar jihar.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Edo ta mayar da martani kan soke zaben fidda dan takararta gwamna, inda ta dage cewa Dakta Asue Ighodalo ne dan takararta.
Rikicin PDP
Samu kari