Rikicin PDP
Ana daf da gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, kanin Gwamna Godwin Obaseki mai suna Benjamin Obaseki ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin shugabanci.
Rundunar 'yan sanda a jihar Edo sun kama kakakin yakin neman zaben gwamnan PDP, Reverend Olu Martins. An bayyana cikakken bayani da dalilan kama shi.
Babbar kotun jihar Ribas ta bayyana cewa ƴan majalisa 27 na tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike suna nan a cikin jam'iyyar PDP saboda babu hujjar sun koma APC.
Tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Abia, Hon Taribo ya tattara komatsansa ya koma jam'iyyar APC domin ba da gudummuwarsa gabanin babban zaben 2027.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya ce suna shirin jawo tsofaffin mambobin jam'iyyar domin su dawo gida ciki har da Peter Obi Obi.
Gwamnan Ribas Siminalayi Fubara ya bayyana yadda ya yi fama da tsohon gwamnan jihar kuma ministan Abuja, Nweson Wike cikin shekara. Ya ce Wike ya bar masa bashi.
Wasu 'yan daba sun lakadawa masu zanga-zangar ganin an sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC dukan tsiya a birnin tarayya Abuja.
A yau Talata majalisar dokokin jihar Rivers mai goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara ta tsara tantance waɗanda za su maye gurbin kwamishinonin Nyesom Wike.
Shugaban kungiyar PANDEF a yankin Neja Delta, Edwin Clark ya yi martani kan rikicin siyasa a jihar Rivers inda ya zargi Abdullahi Ganduje da Umar Damagun da hannu.
Rikicin PDP
Samu kari