Rikicin PDP
Rikicin jam'iyya ya kara kamari a jihar Benue yayinda aka dakatar wasu daga cikin shugabannin kananan hukumomi da jiga jigan jam'iyya saboda nuna rashin ladabi
Babbar kotun jihar da ke zamanta a Gboko, jihar Benue ta hana jam’iyyar PDP gudanar da babban taron da ta shirya yi a ranar Asabar, 10 ga watan Agusta, 2024.
Yayin da ake daf da gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, tsohuwar shugabar matan jam'iyyar PDP da magoya bayanta sun watsar da jam'iyyarsu inda suka shigo APC.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai iya hana zanga-zanga ba saboda shi ma ya ci moriyarta.
Duk da wahalhalun da ake ciki, Oghene Egoh ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ya zo da tsare tsaren da za su ɗaukaka Najeriya shiyawa ya zaɓi dawowa APC.
Daniel Bwala ya caccaki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubukar bisa nuna goyon baya ga zanga zangar da matasan Najeriya ke shirin yi.
Jam'iyyar PDP a jihar Edo ta bayyana fushinta kan komawar mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu zuwa jam'iyyar APC. Ta ce hakan ya nuna son kansa a fili.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta gamu da babban komawa baya a lokacin da Ebenezer Alabi ya sanar da raba gari da ita.
Kwamared Philip Shaibu, wanda kotu ta mayar kan kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo ya zargi Gwamna Godwin Obaseki na shirya yadda za a kashe shi.
Rikicin PDP
Samu kari