Rikicin PDP
Yayin da ake tsaka da rikicin jam'iyyar PDP ta kasa, wasu daruruwan mambobinta sun watsar da ita inda suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Nasarawa.
Da alama dai tsuguno ba ta kare ba, yayin da gwamnonin PDP su ka gaza samun matsaya a kan makomar shugaban PDP, Umar Iliya Damagum tare da komawa tsohon mukaminsa.
Sabon shugaban tsagin PDP na ƙasa, Mohammed Yayari ya ce an naɗa shi ke domin ya dawo da babbar jam'iyyar ka ganyarta, ya ce zai yi aiki tukuru ba kama hannun yaro.
Shugaban wani tsagin jam’iyyar PDP, Yayari Mohammed ya bayyana ceewa ya kama aiki bayan tsagin kwamitin gudanarwar jam’iyyar ya nada shi sabon mukamin.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar jam'iyyar PDP za su gudanar da taro domin warware rikicin jam'iyyar. PDP dai na fama da rikice rikice masu yawa.
Shugabannin jam'iyyar APC a gundumar Toru-Ndoro da ke karamar hukumar Ekeremor a jihar Bayelsa sun dakatar da shugaban APC, Mr Eniekenemi Mitin daga mukaminsa.
PDP ta kammala shirin kashe wutar rikicin shugabanci a karshen Oktoban nan. majalisar NEC za ta sauke daukacin shugabannin jam’iyyar PDP kafin labari ya canza.
Tsohon gwamnan Ekiti bai da matsala idan rikicin cikin gidan jam’iyyar adawa ta PDP ta kashe kowa. Ayo Fayose ya koma ‘dan kallo yayin da ake yaki a jam'iyya.
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose mai suna Isaac Fayose ya ce daga yau shi ne shugaban PDP inda ya ce duk wanda ba yarda ba ya je kotu yana jiransa a can.
Rikicin PDP
Samu kari