Rikicin PDP
Kwanaki bayan barazanar kifar da jiragen sojoji daga sararin samaniya, rundunar tsaro ta yi magana kan barazanar kifar da jirgin sama da Asari Dokubo ya yi mata.
A wannan labarin, za ku ji cewa yayin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da babban taronta na Kwamitin Zartarwa a ranar 24 Oktoba, 2024, ana kokarin tsige Damagum.
Jigon APC, Tonye Cole ya ce dole ne Wike, Fubara, Amaechi, Odili Dole su ajiye bambancin siyasa su magance tashe tashen hankula da suka addabi jihar Ribas.
An samu sabani a wani taro da PDP ta gudanar a Abuja. Shugabannin jam'iyyar sun yi arangama kan wanda ya haddasa rikicin da ya mamaye su tsakanin Wike da Atiku.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja kuma tsohon uban gidansa, Nyesom Wike kan samuwar zaman lafiya a jihar, amma ya ce hakansa bai cimma ruwa ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan martanin da Shugaba Bola Tinubu ya yi game da rikicin jihar Rivers inda shugaban ya kira sunansa shi kadai.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja, Nyesom Wike da ya bar rigimar jihar ta wuce inda ya ce bai kamata rikicin ya ruguza cigaban jihar ba.
Karamar jam'iyya ta APP ta lashe zabe a kananan hukumomin Rivers yayin da PDP da APC suka fadi. Rikicin Fubara da Wike na cikin abubuwan da suka jawo nasarar APP.
Rahotanni sun ce 'yan bindiga sun fatattaki ciyaman a lokacin da suka kai farmaki sakatariyar karamar hukumar Ikwere da ke jihar Ribas a ranar Litinin.
Rikicin PDP
Samu kari