Rikicin PDP
Gwamnatin jihar Ribas karkashin Gwamna Siminalayi Fubara ta ce ba za ta amsa gayyatar da majalisar dokoki ta yi na ake gabatar da kasafin kuɗin 2025 ba.
PDP ta kori Sanata Adolphus Wabara bisa zargin cin amanar jam’iyya, amma kotu ta dakatar da hukuncin. Yanzu haka dai ana jiran matakin PDP ta kasa kan lamarin.
Gwamna Adeleke ya gana da Bisi Akande kan rikicin kananan hukumomi, yana mai cewa gwamnatinsa na bin doka. Akande ya bukaci zaman lafiya da bin doka a Osun.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta yi gamo da koma baya bayan dan takararta na gwamna ya fice daga jam'iyyar. Dr Olajide Adeniran ya fadi dalilinsa.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bai wa Gwamna Sim Fubara wa'adin awanni 48 ya sake gabatar da kasafin kuɗin 2025, an ɗauki wannan matakin ne yau Litinin.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa kotun koli ta tsige shi daga kujerar gwamna. Fubara ya ce yana nan daram.
Kotun koli ta Najeriya ta bayyana zaben ciyamomi da aka gudanar a jihar Rivers ranar 5 ga watan Oktoba, 2025 ya saɓawa tanadin doka, don haka bai inganta ba.
Jam'iyyar APC ta musanta zargin cewa ƴan Majalisa 27 na jihar Ribas sun sauya sheƙa daga PDP zuwa cikinta, ta ce Gwamna Fubara na son take umarnin kotu ne kawai.
Sanata Nwoko ya fice daga PDP zuwa APC, lamarin da ya jawo aka bukaci kotu ta kwace kujerarsa, sannan ta umarci INEC ta gudanar da sabon zaɓe cikin kwanaki 60.
Rikicin PDP
Samu kari