Rikicin PDP
Hon. Udeh Okoye ya kama aiki a matsayin sabon sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa bayan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanmdda ta sauke Sanata Samuel Anyanwu.
Akwai 'yan siyasa da yawa da suka sauya-sheka a shekarar bana mai shirin karewa. Ficewar wasu jiga-jigai ya fi batawa jam'iyyun adawa rai musammanin ana hangen 2027.
Duk da rigingimun cikin gida da suka dabaibaye jam'iyyar PDP, Amofin Beulah Adeoye ya karɓo katinsa na zama cikakken ɗan jam'iyya a jihar Oyo ranar Litinin.
Kusoshin PDP a Arewa ta Tsakiya za su nada shugaban riko na kasa daga yankin. Shugabanni sun yi kira ga hadin kai da bin kundin tsarin PDP don ci gaba.
Masu ruwa da tsakin PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun jaddada cewa suna nan a kan bakarsu ta samar da wanda zai maye gurbin shugaban jam'iyya, Damagum.
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Kusa a PDP ya yi zargin Nyesom Wike ya zamarwa jam'iyyar karfen kada. Tonye Cole ya ce Wike ya karbo kwangilar rusa PDP. Ya yi mamakin yadda aka kasa daukar mataki.
Jam'iyyar APC ta wanke kanta daga zargin cewa ta jefa rikici a PDP. APC ta yi wa Atiku zazzafan martani kan cewa tana amfani da Wike wajen hura wuta a PDP.
Paul Ibe, mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa ya ce haɗa kan maoi gidansa Atiku Abubakar da Peter Obi zai kawo karshen mulkin APC.
Rikicin PDP
Samu kari