Rikicin PDP
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya buƙaci INEC ta dhirya zabem cike gurbin waɗannan ƴan majalisa 27 da suka koma jam'iyyar APC
Wasu daga cikin shugabannin PDP na gunduma da ƙananan hukumomi sun yi zanga-zangar nuna adawa da yunkurin maido da shugaban jam'iyyar ɓa Cross River.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun bai wa kwamitin gudanarwa watau NWC karkashin Umar Damagum wa'adin watanni uku su kira taron kwamitin zartarwa na ƙasa.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake ɗage taron kwamitin zartarwa na ƙasa watau NEC wanda ta shirya yi a makon gobe ranar 28 ga watan Nuwamba, 2024.
Shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya ce babu abin da ya zame wa PDP alaƙallkai kamar rigingimun cikin gida kuma komai zai wuce.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum ya musanta zargin cewa ya gana da shugabannin PDP na jihohi ne da wata manufa, ya ce daman sun saba irin wannan taron
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar PDP, Segun Sowunmi ya ce shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne ya jefa jam'iyyar a cikin halin da take ciki.
Kwamitin gudanarwa NWC na PDP ta kasa ya yi watsi da yunkurin wasu na dakatar da shugaban jam'iyyar na Kuros Riba,Venatius Ikem, ya ce zama daram.
Shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya kara samun goyon baya yayin da ake shirin taron majalisar zartaswa NEC a makon gobe, 28 ga Nuwamba.
Rikicin PDP
Samu kari