Jihar Oyo
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ba ma'aikatan gwamnatin jihar tabbacin ceqa zai fara biyan mafi karancin albashi na N70,000 nan ba da jimawa ba.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi magana kan siyasar jihar da kuma zaben 2027 inda ya shawarci masu neman kujerarsa su zamo masu hakuri da juriya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ka da ya kunno wuta a jihar Oyo. Makinde ya yabi Wike.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nemi yafiyar tsohon gwamna, Rashidi Ladoja kan wasu abubuwa da suka faru a baya inda ya ce ba shi da wata matsala da shi.
Shugaban kunjiyar Yarabawa ya bukaci gwamnati ta raba Najeriya, a ware Yarabawa daga Najeriya. Ya tura bukata ga gwamnoni da sarakunan kasar Yarabawa.
Matasa a jihar Oyo sun lakadawa wani sojan Najeriya duka bayan sun zarge shi da harbe jami'in NSCDC a gidan wasa. Sojoji sun fusata kan lamarin inda suka ceto sojan.
A rahoton nan, za ku ji kotun majistare da ke zamanta a Ibadan ta aika da wata mata, Olayinka Akinware da wani Tunji Adesina bisa cin zarafin yan sanda.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya shawarci matasa da suka kammala samun horaswa a sansanin hukumar NYSC a jihar domin amfani da damar da suka samu.
Gwamnati ta shekara tana yaudara, dangi sun gaji sun rufe mutumin da ya kirkiro tutar Najeriya. Taiwo Akinkunmi ya rasu ya na shekara 87 a watan Satumban bara.
Jihar Oyo
Samu kari