Jihar Osun
Mai martaba Ooni na Ife ya bayyana yadda aka fatattake shi a fadar mai martaba Oba na Iwo Abdulrasheed Akanbi. Ooni na Ife ya ce ba zai kara kai masa ziyara ba.
Kayayyakin suna da araha a kasuwar Musulunci da aka bude a garin Osun idan aka kwatanta da sauran kasuwannin Iwo da ke Kudu maso Yammacin kasar nan.
Tsohon gwamnan Osun, Olagunsoye Oyinlola ya bayyana yadda mahaifinsu ya gargade su kan arzikin da ya bari saboda ka da kowa ya saka rai wurin cin gadonsa.
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
Gwamnan Osun Ademola Adeleke ya ce yana son rawa saboda tana sa shi nishaɗi da farin ciki amma ya fi ƙaunar ya ga yana sauke nauyin da aka ɗora masa.
Mai martaba sarkin Osun, Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya rasu bayan jinya da ya yi. Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya shafe shekaru 42 a kan karaga.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga al'ummar kasar Ijesha da ke jihar Osun bisa rasuwar sarkinsu, Oba Aromolaran.
Jami'an runduna tsaron farin kaya DSS da ƴan sanda sun karɓe iko da fadat Ilesa bayan an fara yaɗa jita-jitar Allah ya yiwa mai martaba sarki, Oba Aromolaran rasuwa.
Wani babban jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawowa 'yan Najeriya sauki kan tsadar rayuwa.
Jihar Osun
Samu kari