Jihar Osun
Wani babban jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawowa 'yan Najeriya sauki kan tsadar rayuwa.
A wannan labarin, tsohon dan majalisar jiha a Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar fetur.
Gwamnoni hudu na wasu jihohin Kudu maso Yamma sun ayyana ranakun hutu domin murnar ranar Isese a ranar 20 ga Agusta. Isese na nufin bikin al'adun Yarabawa.
Masu zanga zanga sun dakatar da fita kan tituna a jihar Osun saboda babban bikin al'adun Osogbo da ke tafe a wannan shekara da muke ciki 2024 a jihar.
Zanga zanga ta ɗauki sabon salo a jihar Osun da ma wasu sassan Najeriya a rana ta biyar watau yau Litinin, 5 ga watan Agusta, 2024 yayin da wasu suka fara cire kaya.
Matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun toshe hanyoyi a jihhar Osun inda suka bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya biya musu bukatunsu.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi masu shirin fitowa zanga zanga a watan Agusta su shiga taitayinsu, kar su kuskura kawo tashin hankali a jihar Osun.
Rahotanni daga jihar Osun sun tabbatar da cewa an yi asarar rayuka biyu a rikicin da ya ɓarke kan sarauta a yankin ƙaramar hukumar Ayedaade ranar Talata.
Jam'iyyar mai mulki a jihar Osun ta gamu da koma baya yayin da wasu mambobi sama da 100 suka jefar da laima, sun koma jam'iyyar APC ranar Lahadi, 21 ga wata.
Jihar Osun
Samu kari