Jihar Osun
Rahotanni daga jihar Osun sun tabbatar da cewa an yi asarar rayuka biyu a rikicin da ya ɓarke kan sarauta a yankin ƙaramar hukumar Ayedaade ranar Talata.
Jam'iyyar mai mulki a jihar Osun ta gamu da koma baya yayin da wasu mambobi sama da 100 suka jefar da laima, sun koma jam'iyyar APC ranar Lahadi, 21 ga wata.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da aka amince da shi a kasa.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da cewa an yi kutse a lambar wayar Gwamna Ademola Adeleke inda ta gargadi jama'a su yi hankali da duk wani taimako da za a bukata.
Wani bene mai hawa biyu da ya zama kango ya rufto kan mutane a jihar Osun. Mutum 5 sun makale yayin da masu aikin ceto ke kokarin ganin sun kubutar da su.
Malamin gargadiya, Satguru Maharaj Ji a jihar Osun ya bukaci Gwamna Ademola Adeleke ya tuge sarkin Iwo, Oba Abdulasheed Akanbi daga sarautar garin.
Ooni na Ife a jihar Osun, Oba Adeyeye Ogunwusi ya dauki mataki kan 'yan kasuwa a Ile-Ife inda ya haramta duk wasu kungiyoyi da ake zargin da kara farashi.
Mambobin kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya da kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas a jihohin Oyo da Osun sun rufe gidajen mansu.
Basaraken daular Yarabawa ta Ile-Ife, Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya samu sabuwar motar zinare. 'Yan Najeriya sun taya shi murna a shafukan sada zumunta.
Jihar Osun
Samu kari