Jihar Ondo
Yayin da ya rage ƴan kwanaki a fita zaɓen gwamna a jihar Ondo, tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu manyan ƙusoshin PDP sun haɗe da Gwamna Aiyedatiwa a APC.
Yayin da ake shirye-shiryen zabe a jihar Ondo, Gwamna Aiyedatiwa kuma ɗaɓ takarar APC ya ce zai fara biyan sabon mafi karancin albashi na N73,000 a Nuwamba.
Shugaban malaman addinin Musulunci a jihar Ondo ya goyi bayan dan takarar gwamnan APC a zaɓen Ondo. Malaman Musulunci sun ce za su zabi APC a Ondo.
Babban sarki a jihar Ondo, Oba Olufaderin Adetimehin ya goyi bayan dan takarar gwamnan APC a zaɓen gwamnan Ondo da za a yi a shekarar 2024 da muke ciki.
Mataimakiyar dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a jihar Ondo, Susan Gbemisola Alabi ta watsar da jam'iyyarta inda ta dawo APC mai mulkin Najeriya.
Mutane da dama sun gudanar da zanga-zanga a hedkwatar hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ke birnin tarayya Abuja a ranar Talata, 29 ga Oktoba 2024
Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shaidawa yan Najeriya kokarin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi domin magance matsalar tattalin arzikin kasa.
Gwaman Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta gama shirin samun nasara a zaben gwamnan Ondo mai zuwa, ya ce Ganduje zai sha mamaki.
Bayan shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin kwace yankin Kudu maso Yamma gaba daya, PDP ta ja kunnen shi kan zaben Ondo da za a yi a watan Nuwamba.
Jihar Ondo
Samu kari