Sarkin Kano
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta yabawa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, kan dawo da Muhammadu Sanusi II a kan sarautar Sarkin Kano.
Wata kungiya ta taso Gwamna Abba Kabir Yusuf a gaba kan rikicin masarautar Kano. Kungiyar ta kawo mafita kan yadda za a warware rikicin masarautun.
Kwamishinan ƴan sanda ya bayyana cewa rundunar na cikin ruɗani kan wane umarnu za ta ɗauka daga cikin 5 da aka aiko mata, ta tuntuɓi ministan shari'a na ƙaaa.
Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sanusi ll, ya ce ya kamata gwamnati ta riƙa cizawa tana hurawa game da haraje-haraje ana haka ne sai aka ji zai koma gadon sarauta.
Ranar Alhamis Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaron ƙasa, Malam Nuhu Ribaɗu kan rikicin kujerar sarautar Kano.
Hankulan mutane sun kwanta bayan Muhamnadu Sanusi II da Aminu Adi Bayero sun yi sallar Jumu'a a masallatar daban-daban a jihar Kano, komai ya lafa.
Wani kwararren lauya dan asalin jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya bayyana cewa har yanzu Aminu Ado Bayero ne halastaccen sarkin Kano ba Muhammadu Sanusi Ba.
Hakimai da sauran dagatai daga kauyukansu da kuma shugabannin riko na kananan hukumomi 44 sun kai caffan ban girma ne ga Sarkin a yau Juma'a a fadarsa.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarautar Kano, wasu hakimai da masu rike da masarautun gargajiya a Kano sun rasa layin da za su kama kan rikicin da ake yi
Sarkin Kano
Samu kari