Labaran NNPC
Shugaban bankin Afrika (AfDB), Akinwumi Adesina ya ce fadi-in-fada da ke wakana tsakanin attajirin nahiyar nan, Aliko Dangote da gwamnatin tarayya babbar illa ce.
Shugaban kamfanin mai na NNPCL, Mele Kyari ya mayar da martani mai zafi ga attajiri Aliko Dangote kan zarge-zargensa game da masa zagon kasa a harkar mai.
Ƙaramin ministan man fetur, Sanata Heineken Lokpobiri, ya shiga tsakanin dambarwar da aka fara da Dangote da cibiyoyin kula da man fetur a Najeriya.
Hamshakin attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya yi tayin siyar da matatar man fetur dinsa ga kamfanin NNPCL na Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin shigo da man fetur daga kasashen ketare duk da cewa matatar man Dangote da ke Legas ta fara aiki, Hukumar NMDPRA ta yi bayani.
Dillalan man fetur a Najeriya sun bayyana hanyar da za a bi don tabbatar da man fetur ya sauka gaba daya. Sun ce, ya kamata a ware masu kaso 50% na man kasar.
Mele Kyari, shugaban kamfanin NNPC, ya ce kamfanin ya fara tattaunawa domin karbo sabon rancen kudi wanda zai yi amfani da su wajen tafiyar da ayyukansa.
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa da matsalar sufuri ce ta assasa karuwar layikan mai a babban birnin tarayya da wasu jihohi.
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
Labaran NNPC
Samu kari