Labaran NNPC
Karin kudin man fetur da kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya yi, ya jawo masu sana'ar adaidaita sahu da sauransu sun yi karin kudi ga fasinjoji a Kaduna.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Kungiyar MAN ta ce da yiwuwar farashin kayayyaki ya kara hauhawa sakamakon ƙaruwar kuɗin litar man fetur a Najeriya, ta ce kananan sana'o'o zasu shiga matsala.
Rahotanni sun bayyana cewa druruwan 'yan adaidaita sahu sun mamaye titunan Kano domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin farashin man fetur.
Farashin man fetur ya ƙara yin tashin gwauron zabi a Kano yayin da Lita ta tabo N1,200 a gidajen man ƴan kasuwa a Kano, a NNPC kuma farashin lita N904.
A labarin nan za ku ji cewa shugaban kungiyar ma su kasuwancin man fetur na kasa, Billy Gilly Harry ya yi gargadin karuwar farashin litar fetur a kasar nan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu gidajen mai na kamfanin NNPCL sun kara kudin litar mai daga N568 zuwa N855 har N897 a wasu wuraren da aka tabbatar.
A wannan labarin gwamnatin tarayya ta musanta cewa ita ce ta umarci kamfanin mai na kasa (NNPCL) da ya kara kudin man fetur zuwa Naira 1000 zuwa sama.
Wasu gungun ƴan Najeriya waɗanda galibi matasa ne sun gudanar da zanga zanga a Abuja kan ƙarancin man fetur da har yau aka gaza shawo kan shi a Najeriya.
Labaran NNPC
Samu kari