Labaran NNPC
Femi Falana ya ce kamfanin mai na kasa NNPC ya karya dokar PIA da ta bai wa kasuwa damar ƙayyade farashin man fetur a Najeriya, ya ce babu ruwan gwamnati.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa dole su rika nema tare da shigo da kamfanin man fetur daga kasashen waje.
Matatar Dangote da kamfanin man Najeriya na NNPCL sun yi sabani kan yadda farashin mai yake a tsakaninsu. Dangote ya ce ba a Naira ya sayar da mai ba ga NNPCL.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya bayyana farashin da zai sayar da fetur wanda ya samu daga matatar Dangote da ke a jihar Legas. Farashin na watan Satumba ne.
Kamfanin mai NNPCL ya fara lodin man fetur daga matatar Dangote a ibeju Lekki Axis na Legas. An rahoto cewa motocin NNPCL sun fara dakon man a ranar Lahadi.
Bayanan da aka samu na nuni da cewa farashin fetur na iya saukowa zuwa N857 da N865 kan kowace lita. Wannan na zuwa ne yayin da NNPCL ya fara jigilar man Dangote.,
Kungiyar SERAP ta kai karar Shugaba Tinubu kan gazawar kamfanin NNPCL na janye karin farashin man fetur da gaza bincikar zargin almundahana a kamfanin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matatar man Dangote za ta fira fitar da man fetur daga ranar Lahadi. Gwamnatin ta ce kamfanin NNPCL kadai za a ba fetur.
Tsohon hadimin Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya caccaki masu sukar Shugaba Bola Tinubu kan matakin NNPCL na kara farashin mai a fadin kasar baki daya.
Labaran NNPC
Samu kari