Labaran NNPC
Kungiyar IPMAN ta ce ‘yan kungiyarta sun biya kudin fetur ne tun kafin karin farashin man da aka yi a baya-bayan nan. Ta nemi NNPCL ya dawo mata da kudinta.
Shugaban kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) na kasa, Abubakar Garima ya zargi kamfanin main a NNPCL da yi masa shigo-shigo ba zurfi kan farashin fetur.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta fito ta kare kanta kan karin da aka yi na farashin man fetur a fadin kasar nan.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi korafi kan karin farashin mai da NNPCL ta yi a fadin kasar inda ta shawarci Bola Tinubu da ya yi gaggawar rage kuɗin.
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Farashin man fetur ya sake tashin gwauron zabi a Najeriya. Gidajen mai mallakar kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) sun kara kudin man daga N897 kan kowace lita.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa wasu masu zuba jari daga kasar Koriya ta Kudu za su gina matatun mai hudu da kowacce za ta iya tace ganga 100,000 a rana.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya IPMAN, ta sanar da cewa tana ci gaba da tattaunawa da matatar mai na Dangote dangane da fara jigilar man.
Kamfanin NNPCL ya tsame kansa daga shiga tsakani domin ba dillalan mai damar ciniki kai tsaye da matatar Aliko Dangote da ake ganin zai kara farashin fetur.
Labaran NNPC
Samu kari