Matasan Najeriya
NSCDC ta ce za ta tura jami'anta 30,000 zuwa ga jihohin Najeriya bayan ta gano wani shirin 'yan ta'adda na lalata kadarorin gwamnati a lokacin zanga-zanga.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Niger ta tabbatar da cewa wasu matasa sun ɓarke da zanga zanga da safiyar ranar Litinin a yankin Suleja da ke titin Abuja-Kaduna.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yi zargin kifar da gwamnatin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, ta dauki mataki.
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihohin Najeriya sun bayyana cewa za su gudanar da gangami a fadin kasar nan domin nuna goyon bayansu ga gwamnatin Tinubu.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya katsr hutun da majalisar ta tafi a makon jiya, ya haɗa zaman gaggawa kan muhimmin batu na ƙasa.
A yayin da daruruwan 'yan Najeriya ke kukan cewa kamfanin MTN ya rufe masu layinsu duk da cewa sun yi masa rijista da NIN. Mun yi bayanin hanyar bude layukan.
rundunar yan sandan Najeriya a jihar Yobe ta yi gargadi kan yadda yan ta'addar Boko Haram ke shirin shiga cikin masu zanga zanga domin kawo cikas ga matasa.
Wasu matasa sun fara gudanar da zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya a jihar Niger. Matasan sun yi kira ga Bola Tinubu kan dawo da tallafin man fetur.
Wasu fusatattun 'yan Najeriya da MTN ya rufewa layin waya a ranar Lahadi sun yiwa ofishin kamfanin tsinke a safiyar Litinin domin jin ba'asin abin da ya jawo hakan.
Matasan Najeriya
Samu kari