Matasan Najeriya
'Yan Najeriya sun yi karo karo, sun ba da tallafin N1m ga Ismail Lasisi da Lukman Adeyemi, mutanen da aka gano ba su da laifi bayan shafe shekara 24 a gidan yari.
A ranar Asabar ne hukumar ITA ta sanar da cewa, an dakatar da 'yar wasan damben nan ta Najeriya Cynthia Temitayo Ogunsemilore daga gasar Olympics ta birnin Paris.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya zargi wasu 'yan siyasa da ba su yi nasara a zabe da shirya wannan zanga-zanga domin kifar da gwamnatin Tinubu a kasar.
Fitaccen mai sharhi kan al'amuran al'ummar Najeriya, Farfesa Farooq Kperogi, ya bayyana hakikanin wadanda suka dauki nauyin zanga-zangar da ake shirin yi a kasar.
Sheikh Bello Yabo ya bayyana matsayarsa kan zanga-zanga inda ya ce shi bai ce a yi ko kada a yi ba inda ya shawarci malamai kan shiga lamarin zanga-zanga.
Gwamnatin Tarayya a karyata wata sanarwa da ke yawo cewa Shugaba Bola Tinubu ya yi jawabi kan matsin tattalin arziki inda ya dawo da tallafin mai da na lantarki.
Fitaccen basarake, Deji na Akure a jihar Ondo, Oba Aladetoyinbo Ogunlade ya roki 'yan Najeriya kan shirinsu na fita zanga-zanga game da halin kunci.
An nemi asusun Rarara a kafar Facebook an rasa bayan da ya saki wata waka da ya yaba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar na watan Yuli.
Hukumar matasa masu yiwa kasa hidima ta NYSC ta yi gargadi kan shiga zanga-zanga musamman masu bautar kasa inda ta ce haramun ne su shiga lamarin.
Matasan Najeriya
Samu kari