Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawa ta bayyana cewa shugaban kasa bai gabatar da bukatar siyo sabon jirgi a gabanta ba. Shugaban majalisar ya ce za su amince da bukatar.
Bayan takaddamar da ta barke a majalisar dattawa, 'yan majalisar sun amince da bukatar Shugaba Tinubu na tsawaita wa'adin aiwatar da kasafin 2023 zuwa Disambar 2024.
Majalisar dattawan Najeriya ta yanke hutun babbar sallah da ta dauka domin tattauna manyan abubuwan da suka shafi tsarin kasa da lamuran zabe a yau Alhamis.
Shugaban majalisar dattawan kasar nan, Godswill Akpabio ya musanta labarin cewa sun amince da sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama.
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Wasu takardu da aka gani sun nuna cewa gwamnatin tarayya a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ta ciyo bashin N30tr ba a CBN.
Kotu ta sallami shari'ar da ake yi tsakanin gwamnatin tarayya da sanata mai wakiltar Bayelsa ta tsakiya, Benson Konbowei kan amfani da takardun NYSC na bogi.
Wasu daga 'yan majalisar kasar nan sun rubuta zungureriyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da su na neman ya saki shugaban IPOB Nnamdi Kanu.
Cikin tsananin alhini muke sanar da rasuwar Alhaji Tijjani Muhammad, mahaifin Sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Tahir Monguno. Tuni aka yi masa sutura.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari