Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnatin tarayya ta shirya raba takin zamani ga jihohin kasar nan domin magance matsalar karancin abinci da ake fama da ita. Gwamnatin za ta raba taki.
Sanata Barau I. Ji brin ya ce akwai alamu mai karfi cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya hannu kan kudirin kafa hukumar hukumar raya Arewa maso Yamma (NWDC).
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta magance matsalar karancin abinci da ake fama da ita a kasar nan.
Matasa a jihar Kano sun fara barranta kansu da duk wani yunkuri na marawa auren jinsi da dangoginsa baya a kasar nan, inda su ka gudanar da zanga-zanga a yau.
A 2014, Goodluck Jonathan ya amince da dokar haramta dangantakar jinsi. An yi shekara da shekaru ana yunkuri, sai Jonathan ne ya iya takawa luwadi da madigo burki
Sanata Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajuddeen Abbas sun shekara su na rikon Majalisa. Mun kawo abubuwan da suka faru a Majalisa cikin shekara a zamanin Bola Tinubu.
Wasu suna tsoron auren jinsi zai halatta amma wata lauya mai suna Aysha Hamman ta jero abin da ya sa yarjejeniyar Samoa ba za ta iya hallata auren a Najeriya ba.
Shugaban jam'iyyar na kasa, Dr. Major Agbo ne ya barranta NNPP da wasikar ta cikin sanarwar da ya fitar ranar Alhamis a Abuja, inda ya ce matsalar ta cikin gida ce.
Shugaban majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, yana da yakinin cewa tsaron kasar nan zai inganta idan aka baiwa sarakunan gargajiya matsugunni a kundin mulki.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari