Majalisar dattawan Najeriya
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta barranta kanta da Rabiu Kwankwaso kan zargin rubuta wata takarda ga ƴan Majalisunta kan rigimar sarauta domin caccakar Bola Tinubu.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Sanatoci daga Kudu maso gabashin kasar nan sun gana da babban lauyan kasa kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi SAN kan batun sakin Nnamdi Kanu daga kurkuku.
Majalisar wakilai ta umarci kwamitinta na cimaka, samar da abinci, harkokin noma, kwalejojin noma da cibiyoyin noma da na kudi, kan wani muhimmin batu.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi karatu na biyu ga kudurin da zai ba yan kasashen waje damar mallakar katin shaidar zama dan kasa idan suka zauna a Najeriya.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yi wa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu addu'a.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Adolphus Wabara ya bayyana cewa an turo masa kudi N250m domin ya amince da tarace da Olusegun Onasanjo ya nema a 2006.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon haɗarin tirela a Kano.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari