Majalisar dattawan Najeriya
Kalaman Sanata Ali Ndume kan Bola Tinubu bai yiwa 'yan majalisa masu goyon bayan shugaban dadi ba, wanda ya sa yanzu haka wasu ke shirin yadda dakatar da shi.
Kungiyar yan kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aiki na tsawon kwana 30 idan majalisa ta yi doka marar kan gado kan karin albashin ma'aikata a fadin Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi alhinin raswar Hon Ekene Abubakar Adams daga Kaduna, ta dakatar da ayyukan majalisa a yau Talata domin girmama marigayin.
Kwamitin majalisar wakilai kan ma'adanai ya bayyana cewa kasar nan na tafka asarar biliyoyi a bangaren duk shekara wanda ya kai $9bn, shugaban kwamitin ya bayyana.
Gamayyar kungiyar dattawan Arewa maso Gabashin Najeriya ta ja kunnen Sanata Ali Ndume kan sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta yi masa barazana.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin tsohon sanatan Kano ta Tsakiya, Bashir Lado da kuma Baffa Dan Agundi daga jihar manyan mukamai a yau Asabar.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawa, Sanata Sunday Karimi ya gargadi takwaransa, Sanata Ali Ndume kan sukar gwamnatin Bola Tinubu.
Ministar mata, Uju Kennedy Ohanenye ta ce ba za ta zauna ana kokarin dora mata laifin handame kudin gwamnati ba, inda ta musanta zargin da ake mata.
Gawar tsohon shugaban majalisar dattawa, Joseph Wayas, ta iso Najeriya bayan kimanin shekaru uku da rasuwarsa a wani asibitin Landan a cikin watan Nuwamban 2021.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari