Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya caccaki 'yan majalisar tarayya bisa abin da ya kira halayyar da suke da ita ta kayyade albashinsu da kansu.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya lashi takobin daukar matakin shari'a kan masu yada karya a kansa, yayin da ya karyata rahoton cewa ya mutu.
Mele Kyari, shugaban NNPC, ya ce kamfanin bai karya wata doka a mu’amalarsa da abokan hulda ba, don haka a daina alakanta su da zagon kasa na tattalin arziki.
Majalisar Wakilai ta yi magana kan jita-jitar da ake yadawa na baraka tsakanin Shugabanta, Hon. Tajudden Abbas da mataimakinsa, Hon. Benjamin Kalu.
Dan majalisar wakilai Uchenna Harris Okonkwo ya yi kira ga Bola Tinubu kan shawo kan damuwar talakawa maimakon yin magana kawai, ya ce ana wahalar rayuwa.
Majalisar wakilai ta fito ta gayawa duniya hakikanin albashin da ake biyan 'yan majalisar duk wata. Majalisar ta ce N900,000 da ake yadawa ba gaskiya ba ne.
Sanata mai wakiltar Yobe ta Kudu ya yi magana bayan kai masa hari gida a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ya zargi makiya da yan adawa.
Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana hanyar da za a iya tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari