Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa duk wanda yake sha'awar fita zanga-zanga ga fili nan ga mai doki, su kam za su zauna su ci abinci.
Majalisar dattawa ta nemi jin ba'asin kan kudaden da aka ware a kamfanin tama da karafa na Ajaokuta a cikin kasafin kudin 2024 duk da cewa kamfanin ba ya aiki.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajuddeen ya roki ƴan Najeriya su kara hakuri tare da ba wa gwamnati lokaci ta gyara kasar nan, inda ya ce za a magance koken.
'Yan sanda a jihar Bauchi sun yi caraf da hadimin Sanata Ali Ndume da wasu magoya bayansa mutum biyu. Sun cafke su ne bayan sun yi yunkurin yin gangami.
Muhammad Ali Ndume ya ƙi karban sabon ofishin da aka ba shi a majalisar dattawa bayan sauke shi daga matsayin mai tsawatarwa saboda ya soki Bola Tinubu.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce masu daukar nauyin zanga-zanga suna tunanin shiga mulki ta bayan gida wanda hakan zai haifar da rikici.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya katsr hutun da majalisar ta tafi a makon jiya, ya haɗa zaman gaggawa kan muhimmin batu na ƙasa.
Yayin da wasu 'yan kasar nan su ka fara zanga zanga a Neja da babban birnin tarayya Abuja, 'yan majalisa sun sanya ranar da za su yi taron gaggawa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da abokansa da ma al'umma da gwamnatin jihar Anambra kan wannan rashi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari