Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ned Nwoko na jihar Delta ya ƙaryata raɗe-radin cewa cikin da jaruma Chike Ike ke ɗauke da shi nasa ne kuma yana shin aurenta, ya ce ba gaskiya ba ne.
PDP a jihar Kaduna ta bukaci dukkanin 'yan majalisarta da su ka yi watsi da jam'iyyar da su gaggauta ajiye mukaman da jaa'a su ka zabe su a kai a imuwar jam'iyyar.
Hon. Philip Agbese ya musanta hannu a zargin neman na goro daga jami'in kamfanin kudin crypto watau Binance, ya ba Tigran Gambaryan kwana 7 ya janye.
Shugaban kwamitin kasafin kudi na majalisar wakilai, Abubakar Kabiru Abubakar Bichi ya yi bayani kan dalilin kara N700bn a kasafin kudin shekarar 2025.
Majalisar wakilai ta saurari bukatar kirkirar sababbin jihohi uku: Oke-Ogun, Ijebu da Ife-Ijesa daga Hon. Oluwole Oke. Majalisar ta tattauna kan muhimman kudurori.
Majalisar Wakilan Tarayya ta karrama marigayi tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Janar Murtala Muhammed, ta ce za ta rika tunawa da shi a kowace shekara.
Majalisar wakilai ta tarayya ta amince da kasafin 2025 na Naira tiriliyan 54.99 da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar mata. Ana sa ran kasafin zai canja tattalin kasar.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar rashin aikin yi a tsakanin matasan da ke Arewacin Najeriya.
Kamfanin MTN ya bayyana cewa ya san bai kyauta wa abokan hulɗarsa ba, saboda haka an janye ƙarin farashin data da aka wayi gari da shi a ranar Alhamis.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari