Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ned Nwoko daga jihar Delta ya yi biris da tayin da Gwamna Sheriff Oborevwori ya yi masa na mota kirar Land Cruiser sa kuma N10m duk wata bayan komawa APC.
Sanata Lawal Usman ya ware N500m don tallafawa Musulmai a Ramadan, tare da kira ga ‘yan kasuwa su rage farashin kayan abinci domin saukaka wahala.
Rahotanni sun tabbatar da cewa tsohon sanatan Bauchi ta Kudu, Lawal Yahaya Gumau, ya rasu a Abuja bayan gajeriyar rashin lafiya inda aka shirya yi masa jana'izarsa.
Kasar Amurka ta bayyana cewa kasarta ta na taimakawa Najeriya da sauran kasashen da suke da bukatar hakan, duk da zargin da ake yi a kan USAID na hannu a Boko Haram.
Mataimakin kakakin Majalisar wakilai kuma shugaban kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya, Hon. Benjamin Kalu ya ce ba za a kirkiro sababbin jihohi 31 ba.
Bayan hayaniya a majalisar dattawa tsakanin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da Godswill Akpabio, an yada bidiyon Akpabio yana korafi kan haka a 2018.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici ya barke a majalisar dattawa yayin da aka matsar da kujerar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, amma ta ki amincewa.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abidoun ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ayodeji Otegbola, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Litinin.
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills Jr ya barranta hukumar taimakawa kasashe ta USAID da masaniya a kan wasu ayyukan ta'addancin Boko Haram.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari