Albashin ma'aikatan najeriya
Gwamnan Edo ya ce a yanzu ya zama dole gwamnatin Najeriya ta daina biyan tallafin man fetur, idan ba haka ba, Godwin Obaseki ya ce ma’aikaci ba zai samu albashi
Ranar 1 ga watan Mayu na kowanne shekara rana ce da aka ware don bikin ranar ma'aikata a duniya, ranar na da dimbin tarihi a kasashen duniya ciki da Najeriya.
Muhammadu Buhari ya tsokano rikici da ya yi wa Ma’aikata karin 40% a albashi, ta ware ma’aikatan jami’a. Gwamnatin Tarayya tayi ta manta da masu aiki a jami’o’i
Daga karshen Afrilun nan, ma’aikatan gwamnati su samu karin 40% a albashinsu. Wani kwamiti ya bada shawarar yin hakan a dalilin janye tallafin fetur da za ayi.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisa 1, 253 za su tashi da kusan Naira biliyan 49 daga cikin baitul-mali kafin wa’adin na su ya kare a matsayin albashi da alawus.
Gwamnan jihar Abia, Ikezie Ikpeazu, ya bayyana cewa babu ma'aikacin jihar da yake bin sa albashi. Gwamnan ya musanta cewa ma'aikatan jihar suna bin sa bashi.
Muhammadu Buhari Gwamnati mai-zuwa shawarar ta fara shirin yin nazari kan albashin ma’aikata. Doka ta ce dole ne a sake nazarin albashin kafin shekarar 2024.
Gwamnatin tarayya ta amince da ƙarawa ma'aikatan gwamnati albashin su. Ministan ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige, yace amincewar Buhari kawai ta rage
Kowane ma'aikacin Gwamnati zai samu karin 20% a kan albashin da ya saba karba a Legas. Karin da aka yi zai fara aiki tun daga watan Junairu, za a biya bashi.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari