Albashin ma'aikatan najeriya
Duk da rattaba hannu kan kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na N70,000 da Shugaba Bola Tinubu ya yi, wasu gwamnoni sun ce ba za su iya biya ba.
Hukumar kula da albashi da alawus na Tarayya (NSIWC) ta lissafa yadda kananan ma'aikata za su samu albashi bayan Gwamnatin Tarayya ta amince da biyan karin albashi.
Za a ji Sanatan Kano ta Kudu karkashin jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila ya ce yana karbar Naira miliyan 22 a matsayin albashi da kudin gudanarwa a duk wata.
Hukumar tattara kudaden shiga da kasafin kudi (RMAFC) ta yiwa Sanata Shehu Sani martani kan albashin sanatoci. RMAFC ta jero kudaden da ake turawa 'yan majalisar.
Shugaba Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar albashi da alawus na ma’aikatan shari’a. A watan Yuni ne majalisar dattawa ta amince da karin kashi 300 ga alkalai.
Kungiyar manyan ma'aikatan gwamnati sun yi barazanar daukar mataki kan gwamnonin da su ka ki fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Majalisar dattawa ta mayarwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo martani sannan ta ce ‘yan majalisar tarayya ba sa samun tukuicin kudi daga fadar shugaban kasa.
Jihohin Bayelsa, Delta, Osun, Ekiti, Zamfara, da sauran jihohi 25 ba su kafa kwamitocin aiwatar da mafi karancin albashi na 70,000 ba. Legas da Edo sun fara biya.
Hukumar NYSC ta gargadi masu shafukan yanar gizo daga rubuta labaran karya kan lamuran hukumar bayan da ta karyata cewa za a fara biyan 'yan bautar kasa N70,000.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari