Albashin ma'aikatan najeriya
Gwamnam jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin da zai yi nazari kan mafi karancin albashin ma'aikata a jihar. Kwamitin ya kunshi manyan mutane.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dauki matakai a gurguje domin ganin ba ayi zanga zanga ba.Yayin da aka hango hadarin zanga-zanga, aka amince da kudirin karancin albashi.
An gano kuskure a jawabin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio game da sabon mafi karancin albashin N70,000 inda ya ce har masu gadi za a biya.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa daga yanzu, N70,000 aka amince dukkanin masu daukar aiki su biya ma'aikata.
Majalisar dattawa da kungiyar mata ta ƙasa sun bukaci a sanya ƴan aikin gida a tsarin sabon mafi karancin albashi na kasa wanda aka amince da shi kwanan nan.
Ministan kasafin kudi da tsare tsare, Atiku Abubakar Bagudu ya bayyana yadda Bola Tinubu zai kashe sabon kasafin kudin N6.2tr a kan manyan ayyuka a Najeriya.
Biyo bayan yarjejeniyar Shugaba Tinubu da 'yan kwadago na biyan N70,000 matsayin sabon mafi karancin albashi, Mun kawo jerin gwamnonin da suka amince da hakan.
Bola Ahmed Tinubu ya amince a rika biyan kowane ma’aikaci akalla N70, 000 a wata. Za a ga yadda abinci zai lakume daukacin sabon albashin ma’aikaci a wata.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi niyyar a biya ma’aikaci akalla N10, 000 a wata. NLC ta na ganin bukulun gwamnonin Najeriya ya sa aka rage mafi karancin albashi.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari