Malaman Izala da darika
Kungiyar Izala karkashin Abdullahi Bala Lau ta cika alkawarin kai dan agajin da ya dawo da kudin tsintuwa N100m hajji. Dan agajin, Salihu Abdulhadi ya yi godiya.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta hana maza masu aikin DJ gudanar da ayyuka a bukukuwan mata. Kwamandan Hisbah na jihar Kano sheikh Aminu Daurawa ne ya sanar.
Abduljabbar Nasiru Kabara ya kori lauyan da ke karesa a kotun daukaka kara. Hakan yasa alkalin kotun daga shari'ar zuwa lokacin da zai samu wani lauyan.
Alhafiz Ismail Maiduguri ya ce masu mulki sun saye malamai, yake cewa ‘Malamai da fastoci sun ja kaya. Bayanan sun zo ne a wajen karatun littafi a Abuja.
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
Kotun musulinci da ke kano ta saka ranar Alhamis mai zuwa a matsayin ranar cigaba da sauraron daukaka karar da malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar.
Hukumar Hisbah za ta tashi tsaye wajen yaki da Umar Bush. Sheikh Aminu Daurawa ya yi Allah wadai da wannan mummunar dabi’a maras ma’ana da mutane suka dauko.
Malam Gidado Abdullahi ya bayyana muhimmancin sallar idi a musulunci tare da bayani akan yadda za'a warware matsalolinta. A gobe ne za a yi wannan sallah a duniya.
Malaman Izala da darika
Samu kari