NLC
Mambobin kungiyar ma’aikatan majalisar dokokin Najeriya (PASAN), reshen kungiyar NLC, sun katse ruwa da wuta na ginin a yajin aikin da 'yan kwadagon suka fara.
Kungiyar kwadago sun sun kulle asibitin koyarwa na Muhammad Abdullahi Wase da ke jihar Kano sakamakon yajin aiki. Marasa lafiya da dama sun koka.
Kungiyar likitoci ta kasa (NMA) reshen Kano ta umarci mambobinta su fito su ga marasa lafiya a asibitocin dake jihar, ta umarci ‘ya’yanta su bijirewa yajin aiki.
Kungiyoyin kwadago na ci gaba da gudanar da yajin aiki a fadin Najeriya. Kungiyar ma'aikatan majalisar tarayya ta kulle majalisa a ranar Litinin.
A safiyar yau Litinin ne ma’aikatan hukumar babban birnin tarayya Abuja suka rufe kofar sakatariyar hukumar da ke kan titin Kapital 11, Garki, Abuja.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana bukatar kungiyar kwadago ta NLC na mafi karancin albashi zai jawo matsala ga ma'aikata.
Rundunar 'yan sanda ta nemi kungiyoyin kwadago da su bi doka da oda ta hanyar janye aikin aikin sa suka fara a safiyar yau Litinin kan mafi ƙarancin albashi.
Hukumar kula da rarraba wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ya ce "Kungiyar kwadago ta rufe" tushen wutar lantarki na kasa, sakamakon yajin aikin da NLC daTUC.
Majalisar dattawa ta nemi gwamnati da ta ci gaba da biyan karin albashi na N35,000 ga ma'aikatran kasar. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya gabatar da bukatar.
NLC
Samu kari