NLC
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna wa ma'aikata soyayya ya amince da N250,000 a matsayin sabon albashi.
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya ce a shirye yake domin biyan mafi karancin albashi da duk aka amince da shi komai yawansa ga ma'aikata.
Reno Omokri ya ce ya kamata gwamnatin tarayya ta biya Naira 75,000 a matsayin mafi karancin albashi sannan ta baiwa gwamnonin jihohi damar biyan abin da za su iya.
Gwamnatin tarayya ta dage kan cewa ba za ta taba iya biyan abin da yah aura N62,000 ga ma’aikatan kasar nan ba duk da cewa ita ma kungiyar kwadago ta ja daga.
Kungiyoyin kwadagon da suka hada da NLC da TUC sun aike da sabon sako ga shugaban kasa Bola Tinubu kan sabon mafi karancin albashin ma’aikata, inda suka yi gargadi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi wanda ba zai takura mata ba ko kadan.
Gwamnan jihar Anambara, Charles Soludo ya yi kira kan a rage albashin yan siyasa a Najeriya. Ya ce ya kamata a dawo dasu kan mafi karancin albashi.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ta cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya kan batun mafi karancin albashin da za a biya ma'aikatan Najeriya.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ba gaskiya ba ne batun da ake yadawa kan cewa za ta koma yajin aiki kan mafi karancin albashin da za a biya ma'aikata.
NLC
Samu kari