NLC
Hadakar kungiyar kwadago a Najeriya ta kafe kan N250,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata, inda su ka ce ana tattaunawa da gwamnatin tarayya.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar dakarin kudin lantarki da kamfanoni suka yiwa yan layin Band A a wasu jihohin Najeriya.
Ma'ajiyin kungiyar kwadago ta ƙasa ta roki Bola Ahmed Tinubu ya zauna da ƴan kwadago su yi amfani da alkaluman NBS wajen yanke sabon mafi ƙarancin albashi.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bayyana muradin gwamnoni na yanke mafi karancin albashin jihohinsu a matsayin raba kan jama’a da kuma iya kara jefa talauci a kasar.
Gwamnatin jihar Imo ta musanta zargin NLC ta ƙasa kan biyan mafi ƙarancin albashi, ta ce tuni ma'aikata suka fara jin alat na N40,000 mafi karanci a jihar.
Kungiyar gwamnonin Kudancin Najeriya ta bukaci ba jihohi damar biyan abin da za su iya game da mafi karancin albashi da kungiyar kwadago ke nema cikin kwanakin nan.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC za su yi taron gaggawa domin daukan mataki bayan shugaba Bola Tinubu ya yi biris da maganar karin albashi a jiya Talata.
Kungiyar kwadago ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya saka tausayi wajen biyan ma'aikata mafi karancin albashi. Ta bukaci ya biya N250,000
NLC
Samu kari