Labaran tattalin arzikin Najeriya
CBN ya fitar da jawabi a kan karancin kudin da ake fama da shi a manyan biranen da ke kasar nan. Manyan bankuna da mutane su ka haddasa wahalar takardun kudin.
Tun daga zuwa taruka a kasashen duniya, tafiye-tafiye da sayen motocin alfarma, gwamnatin Tinubu ta kashe makudan kudade ba tare da la'akari da matsin tattali ba.
Matatar Aliko Dangote na shirin fara aiki a shekarar nan. Dangote zai taimaka wajen rage adadin man da ake shigowa da su daga matatun kasashen katare.
Kamfanin Amurka mai sarrafa Pampers, Always, Oral B, Ariel, Ambi-pur, SafeGuard, Olay da Gillette ya sanar da daina aiki a Najeriya. Kamfanin ya koka da halin kasar.
Ana ci gaba da cece-kuce kan makomar shirin Bola Ahmad Tinubu na ba daliban Najeriya rancen kudin makaranta da za a yi a nan ba da dadewa ba a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ya gana da shugaban UAE, kuma yana kayautata zaton hakan zai haifar da da mai do ga Najeriya ban ba da dadewa ba.
Kasar Singapore na neman wadanda za su cika fom din aiki a wani yanayi mai ban mamaki da za a biya albashi mai tsoka ga wadanda ke da shirin yinsa.
Ana tsaka da fama da matsalar tattalin arziki a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya shawarci Shugaba Tinubu da ya gaggauta magance matsalar. Ya hango zanga-zanga.
Jam'iyyar SDP ta bayyana goyon bayanta ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu tare da yakinin Najeriya za ta samu ci gaba ta fuskar tsaro da tattalin arziki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari