Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bayan koken koken jama'a, an ji labari CBN ya cigaba da saida Daloli ga ‘yan kasuwar canji. Idan Dala ta fara wadatuwa a bayan fage, farashin Naira zai tashi.
Dabaru sun taimaka Naira ta danne dalar Amurka a kasuwar canji. An ce tun da dai Dalar Amurkar tana fadi ne a kan kudin Najeriya, ya kamata farashin kaya su sauko.
‘Yan kasuwar canji musamman daga Arewa sun tsorata daga sababbin ka’idojin CBN. Wasu sun ce farashin Dalar Amurka za ta cigaba da hawa ne a maimakon ta sauka.
Binciken da Legit Hausa ta yi a shafin yanar gizon ECOWAS ya nuna cewa har yanzu kasashen uku na cikin jerin sunayen mambobin kungiyar, yanzu sun koma 15.
Bayanai sun fito yayin da Bola Tinubu ya zauna da Aliko Dangote da sauran ‘yan kasuwa. Tinubu ya yi zama da manyan ‘yan kasuwan ne domin gyara tattalin arziki.
Wani dan Najeriya ya bayyana kama sana'ar aski a kasar waje bayan da ya yi hijira zuwa kasar turai domin ya samu abin da zai rike kansa. Jama'a sun nuna abin mamaki.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kafa wani kwamitin da zai ke ba shi shawari kan tattalin arzikin kasa, musamman duba da yadda kasar ke ci gaba da baya.
An ruwaito yadda dukiyar attajirin da ya fi kowa kudi a Afrika ta ragu bayan da aka samu ragi a darajar Naira a kasuwar duniya a cikin kwanakin nan.
Tun kwanakin baya gwamnatin Bola Tinubu ta ce za a fito da buhunan hatsi a raba. An shafe makonni 2 da yin alkawarin rabon hatsi, ‘yan Najeriya suna jiran tsammani.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari