
NDA







An samu rudani da rashin gano takamaiman kan labarin bata wani sojan sama mai mukamin sajan mai suna Torsabo Solomon, wanda aka ce rundunar sojin ta kama shi.

Rahotanni da muke samu sun shaida cewa, an kama wani jami'in soja da ke da hannu a harin da aka kai makarantar horar da sojoji ta NDA a cikin watan Agustan bana

Bayan shekaru shida na karatu da horo, jami'ar Sojojin Najeriya (NDA) dake jihar Kaduna ta yaye daliban kas ta 68 su guda Dari biyu da sittin ranar Asabar, 9.

Bayan shekaru shida na karatu da horo, jami'ar Sojojin Najeriya (NDA) dake jihar Kaduna ta yaye daliban kas ta 68 su guda Dari biyu da sittin ranar Asabar, 9.

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dira jihar Kaduna ranar Juma'a domin halartan bikin yaye daliban jami'ar horar da Sojojin Najeriya, NDA, da aka shirya ranar

Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta karrama Muhammad Abu Ali, soja mai mukamin laftanal kanal kuma kwamandan bataliya ta 272 a baya wanda Boko Haram suka kashe.

Hedkwatar tsaro ta ƙasa (DHQ) ta bayyana cewa sojoji na sama da ƙasa sun samu nasarori da dama a yaƙin da suke da matsalar tsaro a faɗin Najeriya cikin mako 3.

Abuja - Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya shiga tattaunawa da shugabannin tsaron ƙasar nan domin jin halin da ake ciki game da yanayin tsaro a faɗin Najeriya.

Hedkwatar tsaro ta kasa, ta ce jami'anta dake kula da CCTV idon su biyu yayin da miyagun 'yan bindiga suka kutsa makarantar horar da hafsoshin soja ta NDA.
NDA
Samu kari