Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda ta tabbatar da samuwar yan ta'addar Lakurawa a jihar Sokoto. Miyagu Lakurawa suna da tarin makamai kuma suna da alaka da addini.
Wasu daga cikin yaran da aka tsare saboda zargin shiga zanga-zangar #EndBadGovernance, sun bayyana irin bakar azabar da suka tsinci kansu a ciki.
Yan sanda sun yi nasarar hallaka yan bindiga da suka fitini mutane a jihar Delta. Yan sanda sun kashe yan bindigar ne bayan sun gwabza faɗa da musayar wuta.
Wasu 'yan kungiyar asiri na ci gaba da yakar juna a birnin Makurdi, babban birnin jihar Benue. Fadan ya jawo an samu asarar rayukan mutane tare da dukiyoyi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Imo ta tabbatar da fashewar bom a kasuwar Orlu ta ƙasa da ƙasa da ke jihar Imo, ta ce miyagu 2 da suka dasa shi sun mutu.
Yan sanda sun yi gumurzu wajen ceto matafiya 19 da aka sace a jihar Neja. Matafiyan sun fito ne daga jihar Sokoto zuwa Bayelsa kuma an mayar da su gida.
Rundunar yan sandan Najeriya za ta zaƙulo jami'an da suka azabtar da yaran zanga zanga da aka kulle na tsawon watanni uku a Abuja. IGP ya ce za a yi adalci.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kai farmaki ofishin jami'anta na RRS da ke Abia. Rahoto ya ce 'yan bindigar sun kashe wata mata a harin.
A wannan rahoton, za ku ji cewa wasu miyagu yan bindiga sun tafka danyen aiki bayan sun kai mummunan hari gidan wani mai fafutuka a jihar Katsina.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari