Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Rundunar 'yan jihar Bauchi ta samu nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane bayan sun yi wata arangama. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu yawa.
Sufeto-Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa sumar da wasu dag cikin yaran da aka gurfanar a gaban kotu suka yi shiri ne kawai.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki matakin gurfanar da kananan yara a gaban kotu da rundunar 'yan sandan Najeriga ta yi a Abuja.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi tir da yadda gwamnatin tarayya ta gurfanar da kananan yara gaban kotu har wasu su ka suma.
An shiga tashin hankali a babbar kotun tarayya mai zama a Abuja lokacin da aka kawo kanama yaran da aka kama lokacin zanga-zanga a Kano, wasu daga ciki sun suma.
'Yan bindiga sun yi yunkurin kai harin ta'addanci a jihar Plateau. Jami'an tsaro na 'yan banga sun yi musayar wuta da su wanda hakan ya jawo asarar rayuka.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta yi caraf da wani karamin yaro ɗan shekara 16, Nuhu Haruna, bisa zargin kashe abokiyar zaman mahaifiyarsas a Dutsinma.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai mummunan hari a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutane masu yawa tare da raunata wasu da dama.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari