Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa za ta bi umarnin kotu na hana jami'anta shiga zaben kananan hukumomin jihar Kano da ke tafe. Rundunar ta yi karin haske.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun kai hari kan wasu mutane a kusa da jami'ar UNIZIƘ a jihar Anambra. Ana fargabar sun hallaka mutane shida.
Rundunar yan sanda ta cafke wasu yan bindiga da suke tare hanya suna sace mutane. Sun sace mai hidimar kasa da wasu mutane a jihar Rivers da kai hare hare.
An garzaya da fitaccen dan Daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky zuwa wani asibiti a Lagos kan rashin lafiya da yake fama da ita na ciwon nono.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kaduna. Miyaguk 'yan bindigan sun yi awon gaba da wasu manoma har guda hudu tare da sace kayan abinci.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka hallaka wasu matafiya mutum uku. 'Yan bindigan sun kuma sace wasu manoma a gonarsu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
Wata kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a Kano ta umarci 'yan sanda su gudanar da bincike kan zargin lalata da matar aure da ake yi wa kwamishinan Jigawa.
Majalisar kasa wakilan kasar nan ta gaji da yawaitar garkuwa da mutane da miyagun yan ta'adda ke yi a babbar birnin tarayya Abuja a kwanakin nan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari