Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Kano ta babban kuskure ne tare hanyoyin da jama'a ke bi. An gargadi 'yan soshiyal madiya masu rufe hanyoyi su na daukar bidiyo sabodaabiyansu.
Tsohon mataimakin sufetan rundunar ƴan sanda na ƙasa, Bola Longe ya riga mu gidan gaskiya, ya rasu ne ranar Lahadi da ta gabata bayan fama da jinya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fito ta yi magana kan wasu labarai da aka yada masu cewa IGP Kayode Egbetokun ya umarci a rika dukan jami'an da ke tsayawa a hanya.
Bayan mutuwar wani matashi a hannun yan sanda, Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bukaci rundunar ta binciki mutuwar Jimoh AbdulQodir a hannun jami'ansu.
'Yan sanda sun kama mutum 15 kan zargin sun kone makaranta da ofishin CJTF a Bauchi; kwamishinan ‘yan sanda ya umurci cikakken bincike kan lamarin.
Kotun Abuja ta tsare Olamide Thomas kan tuhume-tuhume uku da suka shafi barazana ga dan shugaban kasa. An dage shari’ar zuwa 30 ga Disamba don ci gaba.
Wasu jami'an ƴan sanda uku da matar da ake zargi da aikata laifi sun gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a jihar Ondo.
Hukumar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar wani jami'in tsaro mai zaman kansa bayan ya yanke jiki ya faɗi a bakin aiki, an fara gudanar da bincike.
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta zargi Abdullahi Ganduje da take dokar kasa. Jami'in hulda da jama'a na jam'iyyar ta kasa, Johnson Ladipo ne ya yi zargin a wata sanarwa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari