Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani jami'in dan sanda da ba a bayyana sunansa ba ya rasa ransa a jihar Legas. Dan sandan ya rasu ne bayan an kashe shi har lahira yana bakin aikinsa.
Rahotanni sun bayyana cewa wani DPO na yan sanda a jihar Legas ya yanke jiki ya faɗi a ofis, Allah ya masa rasuwa tun kafin a ƙarisa asibiti ranar Alhamis.
Rundunar yan sanda ta fatattaki yan bindiga a birnin tarayya Abuja yayin da yan ta'adda suka tunkari Abuja tsakar rana. Yan sanda sun kama mugu dan bindiga daya.
Rundunar yan sanda a Lagos ta wanke jarumar fina-finai, Lizzy Anjorin -Lawal kan zargin satar zinari da ake yi mata a kasuwar Oba Akintoye inda ta ce an yi kuskure.
Wasu yan bindiga sun kai hari a jihar Katsina a yau Juma'a 18 ga watan Oktoban 2024 inda suka sace shugaban jam'iyyar APC a yankin karamar hukumar Sabuwa.
Jami’an ‘yan sandan jihar Bauchi sun kama wasu daliban makarantar sakandare biyu bisa zargin satar wayoyin hannu guda 100 da na’urorin lantarki a wani shago.
Rundunar yan sanda ta cafke barayin babur da suka sassara dattijo dan shekaru 60 a kayi. Barayin sun sace wa dattijon babur, wayar hannu da makudan kudi.
Rundunar yan sanda a Kwara ta kori wasu yan sanda uku kan kisan wani dalibi yayin zanga zangar adawa da karin kudin fetur a Najeriya, za a gurfanar da su a kotu.
AbdulMalik Tanko, malamin da kotu ta kama da da laifin kashe dalibarsa mai shekaru biyar, Hanifa ya koma kotu domin a janye hukuncin kisa da aka yanke masa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari