Hukumar yan sandan NAjeriya
Sanata ya bukaci a ba mutane damar mallakar bindiga domin kare kansu daga sharrin yan bindiga a Najeriya. Sanata Ned Nwoko ya ce mallakar makami na da kyau.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 16 a wani harin sa suka kao a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun sace mutanen ne lokacin da suke aiki a gonakinsu.
Za a ji Ministan harkokin yan sandan, kasar nan, Ibrahim ya ce akwai babbar matsalar rashin raba bayanai da ke dakile yaki da ta'addanci a kasar nan.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Imo, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan ta'addan kungiyar IPOB/ESN. Jami'an tsaron sun sheke mutum daya da kwato makamai.
Yan sanda sun kama babban dan daba Gundura da ya fasa motar yan sanda a Kano. Gundura ya fasa motar yan sanda kuma ya jagoranci yan daba a unguwar Dorayi.
An cafke dan majalisar wakilai da ya wanke wani talaka mai taso mari bayan sun samu sabani. Dan majalisar ya yi barazana ga mai taso din bayan ya wanka mai mari.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta, ta sanar da cewa ta samu nasarar cafke wani tsohon kansila kan yunkurin yin garkuwa da mutane. Ta ce ana ci gaba da bincike.
An kama wani mai gadin maƙabarta ya hada baki da wasu mutane da laifin ciro kawunan dan Adam. Yan sanda a Legas suna bincike kan mutanen uku da ake zargin.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba suns sace limamim cocin St. James’ Parish da ke Awkuzu a jihar Anambra, rundunar ƴan sanda ta ce bata da masaniya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari