Hukumar yan sandan NAjeriya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya aika sakon ta'aziyya g iyalan ɗan sandan da ke aiki a ayarinsa, wanda ya rasu a hatsarin mota.
Jagora a jam'iyyar PDP, Bode George ya yi Allah wadai da matakin da aka dauka na tsare kananan yara tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zanga-zanga.
Wata kungiyar Arewa ta ‘National Youth Alliance ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu game da gurfanar da kananan yara a gaban kotu kan zargin cin amanar kasa.
Rikici ya barke tsakanin wani jami'in soja da 'yan sanda a jihar Nasarawa. An samu asarar rayukan mutum biyo bayan barkewar rikicin a ranar Lahadi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata ta'asa a jihar Plateau. Tsagerun sun hallaka surukar dan majalisa tare da dan uwan matarsa. Ya yi alhinin rashin da ya yi.
Wani jami'in dan sanda ya salwantar da ran wani matashi a jihar Anambra. Dan sandan ya harbe matashin ne a wani shingen bincike bayan rashin jituwa ta barke.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Rundunar 'yan jihar Bauchi ta samu nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane bayan sun yi wata arangama. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu yawa.
Sufeto-Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa sumar da wasu dag cikin yaran da aka gurfanar a gaban kotu suka yi shiri ne kawai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari