Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu 'yan bindiga sun kai hari a Anambra ana tsaka da shirye shiryen jana'iza. An kashe fararen hula da 'yan sanda yayin hari. An bukaci kamo masu laifin.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kashe 'yan bindiga 40, ta kama 'yan fashi 199, barayn mota da barayin shanu da dama a 2024. An ceto mutane da dama.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da mutuwar mutum 1 yayin da rigima ta sake ɓarkewa a wurin taron sarauta a ƙaramar hukumar Ndukwa ta Gabas a jihar Delta.
Hukumar ƴan snada reshen jihar Adamawa ta ce dakarunta sun bazana cikin daji domin ceto fastovi 2 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su jiya Lahadi a jihar.
Wani matukin mota ya haura wani gida a jihar Jigawa. Ana zargin cewa hadarin ya faru ne a dalilin direban na cikin maye kuma bai iya tuki yadda ya kamata ba.
’Yan sandan Kwara tare da hadin guiwar Oke-Ero sun ceto mutane 13 da aka sace, bayan sun yi artabu da maharan. An ce jami'an tsaron sun mayar da mutanen gida.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani limamin cocin Anglican tare da iyalansa a jihar Ondo. Sun bukaci a ba su makudan kudaden fansa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gargadi gurbatattun jami'anta masu amfani da sunan IGP wajen aikata ba daidai. Ta ba 'yan Najeriya mafita kan ayyukansu.
Wani dagaci a jihar Gombe ya kare kansa da ake zargin ya sassara matashi kan tuhumar sata a gidansa da ke unguwar Kagarawal wanda yanzu haka ana bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari