Hukumar yan sandan NAjeriya
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya ki yarda da sharudan beli da aka ba shi bayan tsare shi. Ya ce ya fi Tinubu karfin iko a Najeriya a shekarun baya, a 1992.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina. Sun kashe jami'in dan sanda.
Dakarun sojoji, ƴan sanda da wasu jami'an tsaro sun kai ɗauki babbar hedkwatar PDP ta kasa da ke Abuja bayan rigima ta ɓarke a taron Majalissr amintattau BoT.
'Yan sanda sun kama barawon da ake zargi da sace kayan masallaci da suka kai N520,000. Barawon ya sace fankoki da tagoggin masallacin ya sayar da su.
Jami'an rundunar 'yan sandam jihar Neja, sun yi nasarar cafke wasu jami'an tsaro na 'yan sa-kai. Ana dai zargin mutanen ne da aikata laifin kisan kai.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samar da hukumar tsaro mallakin jiha domin taimaka wa jami'an rundunar 'yan sanda wajen yaki da rashin tsaro.
Jami'an tsaro na hukumar DSS sun samu nasarar cafke wani hatsabibin mai safarar makamai a jihar Zamfara. Jami'an na DSS sun cafke shi ne bayan samun bayanan sirri.
Rundunar 'yan sanda ta kama Abba Zizu, daya daga cikin hadiman gwamna Abba Yusuf da ke ofishin kwamishina bisa zargin cin zarafin wani ma'aikacin gwamnati a Kano.
Rundunar 'yan sandan Najeriya, ta samu nasarar kawo cikas ga ayyukan da 'yan Boko Haram da 'yan bindiga suke yi a jihohin Neja da Kaduna. Sun cafke miyagu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari