Hukumar yan sandan NAjeriya
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da fashewar wani abu da ake zaton bam ne a ɗakin ɗaukar hoto a Legas, akalla mutum 5 ciki har da mace sun samu raunuka.
Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Rundunar 'yan sanda ta ceto mutane 17 da aka sace a jihar Kaduna tare da kwato manyan bindigogi har 21 a cikin wata motar haya. Sun gwabza fada da yan fashi.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargi da Natasha Akpoti Uduaghan ta yi masa na cewa ya hada kai da wasu don a hallaka ta.
Wasu matasan 'yan bindiga masu kananan shekaru sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun ajiye gawarwakin mutanen da suka kashe a bakin kauye.
An samu barkewar mummunan fada a tsakanin wasu 'yan bindiga masu gaba da junansu a jihar Kaduna. Rikicin ya yi sanadiyyar kashe miyagun 'ƴan bindiga guda 10.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari