Hukumar yan sandan NAjeriya
Bincike ya kai ga yadda 'yan sanda suka samu nasarar kame wasu matasa da ake zargin 'yan sara suka ne da ke barna a jihar da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Rundunar yan sandan Najeriya ta kama wasu jami'anta da ke ba wa Dauda Kahutu Rarara, fmawakin Hausa mazaunin Kano kariya bayan yaduwar wani bidiyo a intanet.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka sake kama wani matashin da ya yi sata bayan tserewa daga magarkamar Kuje da ke babban birnin tarayya Abuja, Arewa.
An samu wani yanayi mai ban tsoro na yadda wani mutum ya kone gidan su budurwarsa saboda sun samu tangardar soyayya da ta ki ci ta ki cinyewa a kwanakin nan.
Wani fasto da ya taho Najeriya daga Gambia don yin wa'azi ya tafka abin kunya, ya sace wayoyin mambobinsa su 52 ya tsere da ma kudade, ana nemansa ruwa a jallo.
Mutum biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon wani mummunan hatsari da ya faru a hanyar Abuja zuwa Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ranar Asabar
An kama wani Emmanuel Chinagorom bisa zargin sata a Delta. Ya ce neman kudin da zai yiwa mahaifiyarsa jana'iza na alfarma yasa ya fara sata. An kama shi da waya
A cikin tsakar dare 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Karin bayani na tafe a cikin wannan rahoto.
Wasu mahara sun yi wa jami'an yan sanda kwantan bauna, sun bude musu wuta ranar Alhamis da ta shige a jihar Edo, sun kashe uku yayin da ɗaya ya samu raunuka.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari