Hukumar yan sandan NAjeriya
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Hakeem Odumosu, tsohon kwamishinan 'yan sandan jihar Legas, ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa kan cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shi shugaban EFCC.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Tsohon sufetan rundunar ƴan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa bai damu ba ko kaɗan dangane da rasa muƙaminsa da ya yi na shugabancin rundunar.
Jama'a na cikin mawuyacin hali a garuruwan da ke yankin Dala ta jihar Kano sakamakon hare-haren yan daba. Yan daba sun addabe su da yawan sace-sace da barna.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin hafsoshin soji, sufeto janar na yan sanda da kwanturola Janar na Kwastam a ranar Litinin.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da naɗin Egbetokun Olukayode, a matsayin sabon sufeto janar na 'yan sandan Najeriya. Sanarwar dai na zuwa ne.
An samu hafsoshin sojoji da sauran manyan jami’an tsaro. Za a ji Bola Tinubu ya kafa tarihi wajen nada guraye da wanda ya kwato $8m a matsayin Hafsoshin Tsaro
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari