Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
'Yan bindiga sun yi ajalin wani lauya mai suna Ahmad Muhammad Abubakar a gidansa da ke karamar hukumar Bangudu cikin jihar Zamfara da yau Laraba 5 ga watan Yuli
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta buƙaci Amarah Kennedy, ya gaggauta miƙa kansa kan zargin yaɗa Hotuna marasa kyau na wata mata barazawara a soshiyal midiya.
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Wani 'dan kasuwa mai saida motoci a Abuja, Mohammed Manga ya bada labarin yadda su kayi da wani mai sayen mota da ya yi masu katuwar satar Naira miliyan 50,
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
Masarautar Zazzau da ke jihar Kaduna ta dakatar da wani Hakimi bisa zargin daukar doka a hannunsa, ya ce ya daka masahin ne saboda yana luwadi a jikin gidansa.
Wata mata mai suna Rofiat Ibrahim ta roki kotu da ke zamanta a Ilorin ta jihar Kwara da ta raba aurensu da mijinta saboda ta gaji da dawainiyar jinyarshi kullum
An hana 'yan jaridu shiga majalisar dattawa ta 10 yayin da 'yan majalisar ke yin zama kamar yadda aka saba, sai dai ba a bayyana dalilin hana 'yan jaridun ba.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari