Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi magana kan dalilin tura karin jami'an tsaro a fadar Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero da ke cikin birnin Kano.
Hankali ya tashi yayin da a ranar Lahadin da ta gabata ‘yan sandan Kano suka karbe tsaron babbar fadar Sarkin Kano, inda ƴan tauri ke gadin Muhammadu Sanusi II.
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a harin da ƴan bindiga suka kai a karamar hukumar Danmusa da ke jihar a jiya Asabar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami'an tsaro da su dauki mataki mai tsauri kan 'yan daba masu tayar da rigima a cikin birnin Kano.
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin sojojin ruwa ne sun hallaka wani dan sanda a birnin Legas. Lamarin ya auku ne dai bayan gardama ta barke a tsakaninsu.
Rundunar 'yan sanda a birnin Abuja ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin ƴan fashi ne sun yi ajalin Burgediya-janar mai ritaya a birnin da tsakar daren yau Lahadi.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya nuna damuwa kan yadda fadace-fadacen ƴan daba ke kara ƙamari a jihar inda ya ce ya san wadanda ke daukar nauyinsu.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta bukaci a kwantar da hankali a cigaba da lamura bayan an kashe matashi mai suna Usman da ya kirkiro sabon addini.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa ta samu rahoton sace wata mata mai tsohon ciki yayin da take hanyar zuwa asibiti a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari