Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda ta musanta rahoto da bidiyon da ake yadawa na cewa masu zanga-zanga a Kaduna sun kwace motarta mai sulke. Rundunar ta ce rahoton karya ne.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bindige wani mai zanga-zanga a karamar hukumar Katagum a jihar Bauchi yayin da ake cigaba da hawa tituna a Najeriya.
Wani faifan bidiyo ya nuna yadda wani jami'in tsaro ya sa bindiga ya harbe mataahin da ya fito zanga zanga har lahira a jihar Bauchi ranar Litinin 5 ga wata.
Mahukunta a jami'ar Bayero ta Kano sun bayyana sassautawa daliban jami'a saboda dokar takaita zirga-zirga, inda ga dakatar da ɗaukan darussa har sai an janye dokar.
Kungiyar 'yan kasuwar hatsi ta Dawanau a Kano sun dauki matakin kare dukiyoyin su da ke cikin kasuwar daga masu fakewa da zanga-zanga su na sata.
Wasu daga cikin jagoroin kungiyoyin da ke gudanar da zanga-zanga sun bayyana janyewarsu bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabin neman tattaunawa.
Jami'an tsaro sun dira a kan mutanen da suka fito zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a kasar nan. Sun cafke mutum uku a birnin Abuja.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi magana kan zargin kashe matasa masu zanga zangar tsadar rayuwa a unguwar Nasarawa, Rijiyar Lemo da Kurna a makon da ya wuce.
Gwamnatin Kano za ta kafa kwamitin shari’a domin yin cikakken bincike kan yadda hukumomin tsaro suka gudanar da ayyukansu a lokacin zanga-zanga a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari