Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an tsaro sun tarwatsa matasan da ke gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja. Jami'an tsaron sun kuma cafke 'yan jaridan da ke wajen.
Jami'an tsaro sun yi ta harbe-harbe kan masu zanga-zanga domin tarwatsa su a birnin Abuja inda suka kutsa cikin filin wasa na MKO Abiola a yau Asabar.
Rahotanni sun nuna ƴan sanda sun buɗe wuta a saman iska a lokacin da uka fatattaki tsirarun masu zanga zanga a filin wasa na Moshood Abiola a Abuja.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar kawo karshen zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
A ranar farko na zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya ne wasu bata-gari su ka rika fasa shaguna tare da dibar kayan mutane da sunan sun ci ganima.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa bai sanya dokar hana fita ba a jihar yayin zanga-zanga.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Kabba/Bunu a jihar Kogi, Barista Dare.
Jama'a a jihar Jigawa sun fito zanga-zanga duk da haramcin fita na awanni 24 da gwamnatin jihar ta sanya. Jamai'an tsaro sun hana mutanen shiga yankin Zai.
Jagoran zanga zangar kungiyar Take it Back Movement, Damilare Adenola ya koka kan yadda yan sanda suka musu ruwan borkonon tsohuwa a birnin tarayya Abuja.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari