Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, Barista Bulaa Bukarti ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya rage yawan jami'an tsaron da ke take wa dansa, Seyi baya don ba shi tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin samar da tsaro ga manyan 'yan Najeriya da manyan mutane.
Hukumar 'yan sanda ta kasa ta sanar da bude shafin daukar 'yan sanda 50,000 a Najeriya. Ta fadi sharudan da ake so masu neman aikin dan sanda su cika.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tabo batun janye 'yan sanda daga gadin manya. Shugaba Tinubu ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan umarnin da ya bayar.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Arewa, Abdul Ningi, ya koka kan janye masa jami'an 'yan sanda da aka yi. Ya nuna cewa umarnin ya kamata ya shafi kowa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Adamawa tabbatar da kara tura karin jami'anta zuwa Lamurde inda aka samu tashin hankalin kabilanci.
Wata kotun jiha a Plateau ta yanke wa jami'in dan sanda, Ruya Auta hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan an kama shi da laifin kashe ɗalibin UNIJOS, Rinji Bala.
Shugaban karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sakkwato, Alhaji Ayuba Hashimu ya karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kashe mutane a masallaci.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari