Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda sun damke mutane uku bayan gano gawar wani babban limamin coci a dakin otal a jihar Ondo, lamarin ya tada hankulan al'ummar yankin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmed Mohammed Makarfi, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan matsalar rashin tsaro.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi tare da sauran hukumomin tsaro sun samu nasarar hallaka wani jagoran 'yan bindiga bayan sun yi artabu a cikin daji.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi Allah-wadai da kona ofishin ‘yan sanda a Isan-Ekiti, yana mai cewa lamarin ba shi da alaƙa da zaɓe.
Dakarun rundunar tsaro ta jihar Edo sun cafke wani babban dan garkuwa da mutane da ya addabi al'umma a yankin Uromi da kewaye, sun fushe gidansa.
‘Yan sandan Najeriya sun gargadi masu aikata laifuffukan zabe a Ekiti, yayin da suka sanar da kammala shirin samar da tsaro yayin zaben gwamnan jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kebance wasu mutane da dokar takaita zirga-zirga ba za ta hau kansu ba a zaben cike gurbin dan Majalisar Dawakin Kudu da Warawa.
Babban ɗan tsohon mataimakin gwamnan Kano kuma ɗan takarar gwamna na NDC, Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kai ƙarar mai magana da yawun Gwamna Abba Yusuf.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari