Kasafin Kudi
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
A wannan labarin, za ku ji cewa BudgIT ta gano karin ayyuka 11,122 da suka kai N6.93tn da aka saka a kasafin 2025 ba tare da an bayyana dalili ba.
Shugaba Bola Tinubu ya mika kasafin N1.78tn na Abuja ga majalisa, yana neman amincewa da gaggawa don kammala manyan ayyuka da inganta rayuwar jama'a.
Ana hasashen kasafin kudin shekarar 2025 zai iya samun tasgaro bayan farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da $60, abin da ke barazana ga sauran jihohi.
Shugaban ƙungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), Alhaji Haruna Kankara, ya bayyana bakin ciki a kan yadda jihohi 20 suka hana albashin N70,000.
Hukumar tattara kuɗin shiga ta jihar Kaduna ta karyata kalaman tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i da ke bayyana adadin kuɗin da KADIRS ta ke samu a lokacinsa.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sanar da nada sababbin darektoci da aka dora wa alhakin kula da bangarori daban-daban da zummar kara habaka ayyukan bankin.
Majalisa ta yi barazanar daukan matakai kan kamfanonin da gwamnatin tarayya bashin Naira tiriliyan 9.4 da suka ki gurfana. Za a yi aiki da kudin a kasafin 2025.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
Kasafin Kudi
Samu kari