Kasafin Kudi
Adadin bashin da ake bin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 121.67 bayan gwamnatin Bola Tinubu ta karbo rancen Naira tiriliyan 6.53 tsakanin watan Disamba zuwa Maris.
Bankin duniya ya kafawa Najeriya manyan sharudda kafin ya ba ta rancen dala biliyan 1.5. Bankin Duniya ya ce zai iya soke rancen kudin idan aka karya dokokin.
Ministan kudi kuma ministan tattalin arziki, Wale Edun, ya ba da sanarwar amincewar Bankin Duniya na ba Najeriya bashin $2.25bn domin farfado da tattalin arziki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Tanimu Yakubu a matsayin shugaban ofishin ƙasafin kudi na tarayya biyo bayan karewar wa'adin magabacinsa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta sake neman ciyo bashin Dala 2.5bn daga bankin duniya ne domin aiwatar da wasu muhimman ayyukan da za su amfani kasar nan.
Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar birnin Abuja ta yi korafi kan yadda aka ware ta kan lamuran da suka shafi mazaɓarta musamman harkar kasafin kudi na birnin.
Majalisar dattijai ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na kara Naira biliyan 98.5 a kasafin kudin babban birnin tarayya na shekarar 2025.
Asusun kasafin kudin Najeriya ya raba N1.14tn tsakanin gwamnatocin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Mayu, 2024 wanda ya ragu da N60bn na watan Afrilu.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tsara cin bashin da zai gyara tattalin arzikin kasar nan cikin sauki. An bayyana yadda ya tsara cin bashin a bana.
Kasafin Kudi
Samu kari