Jihar Niger
An yi ta zanga-zanga a fadin Najeriya tun bayan cire tallafin mai da kuma tsare-tsaren da Tinubu ya kawo a bangaren daidaita naira ya kefa mutane cikin wani hali.
Yayin da ake cikin mummunan hali a Najeriya, kungiyar ASUU ta ce ta rasa Farfesoshi 46 saboda tsadar rayuwa a Jami'o'in birnin Abuja da Minna da Keffi.
Tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan halin da ake ciki inda ya bai wa hukumomi shawarar dakile matsalar.
Yayin da ake zargin akwai cin hanci da rashawa a bangaren shari'a, da alamu akwai kamshin gaskiya bayan shugabar alkalan jihar Neja ta tabbatar da haka.
An shiga jimami da takaici bayana tata sabuwar amarya a jihar Neja ta dauki matakin hallaka mijinta har lahira duk kuwa da kaunar da ke tsakaninsu.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Mohammed Umar Bago ta bada umarnin sakin Aisha Jibrin, jagorar zanga-zangar nan da aka yi a Minna.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai kazamin hari kan al'umma a yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja inda suka halla mata biyu da wasu maza hudu.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Umar Bago ta bada umarnin ɗaukar sabbin ma'aikatan lafiya 1000 domin cike giɓin da ke akwai a fannin.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga ta kuma ɓarkewa a jihar Neja kwana biyi bayan wadda aka yi a Minna, babban birnin jihar kan tsadar rayuwada ake fama.
Jihar Niger
Samu kari