Jihar Niger
Wani mummunan hatsari ya yi ajalin sabuwar amarya, ƙawaye 5 da wasu mutane a yankin Lukoro a jihar Neja da yammacin ranar Jumu'a, FRSC ta tabbatar.
A cikin jihohin Najeriya 36 da ake da su, akwai wadanda suka fi sauran yawan fadin kasa. Daga ciki mun tattaro muku jihohi 13 wadanda suka fi yawan fadin kasa.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe matar wani dan sandan Najeriya tare da surukarsa a jihar Neja. Lamarin ya faru ne a unguwar Zhib dake karamar hukumar Tafa a jihar.
Cif Adebayo Adelabu, Ministan Makamashi ya fada wa yan Najeriya cewa rashin isashen iskar gas ne ya janyo karancin wutar lantarki da ake fama da shi a kasar.
A garin Suleja ne, jihar Neja, aka samu wani malamin makarantar Islamiyya mai suna Mallam Nura, ya lakadawa dalibinsa dukan tsiya har ta kai ga ya farfasa masa jiki.
Wasu tssgerun ƴan bindiga sun yi ajalin magajin garin wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Munya ta jihar Neja, sun yi garkuwa da wasu mazauna garin su 16.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta daukaka kan hukuncin da wata babbar kotu ta yanke na wanke tsohon gwamnan jihar Neja, Babangida Aliyu.
Wasu miyagun yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-hare a wasu kauyuka guda biyu na jihar Neja. Yan bindigan sun sace mutane masu yawa.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake yin awon gaba da daliban jami'a a jihar Katsina, inda suka sace wasu dalibai biyu mata na jami'ar Al-Qalam da ke jihar.
Jihar Niger
Samu kari