Jihar Nasarawa
Tsohon minista shari'a, Musa Elayo ya fice daga PDP zuwa ADC bayan shekaru 26, inda ya bayyana aniyarsa ta gina siyasa mai gaskiya gabanin zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin manyan APC sun kawar da shakku a kan neman shugabancin jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje ya sauka.
Ƴan sandan Nasarawa sun dakile harin kwanton bauna da ƴan bindiga suka kai masu. Sai dai an ce yan ta'addar sun kashe farar hula ɗaya tare da raunata ɗan sanda ɗaya.
Mai girma gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Mai Martaba Sarkin Lafia, Sidi Muhammad Bage a matsayin sabon shugaban Jami'ar Northwest (Chancelor).
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura, ya yi magana kan shugabancin APC mai mulki inda ya ce kawai umarnin Bola Tinubu yake jira a kowane lokaci.
Shugabanni gunduma a jihar Nasarawa sun yanke shawarar dakatar da shugaban APC na jiha, Hon. Aliyu Bello bisa zarginsa da ayyukan cin amana da zagon ƙasa.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura ya samu mukami a hukumar UBEC a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a yau Talata 1 ga watan Yulin 2027 da muke ciki.
Yayin ziyarar Bola Ahmed Tinubu a jihar Nasarawa, Sarkin Lafia, kuma tsohon Alkalin Kotun Koli, Sidi Bage, ya ce shugaban yana sauya Najeriya kamar Legas.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci magoya bayansa su daina maida hankali kan masu haɗakar kayar da shi, yana mai cewa dukansu ƴan gudun hijirar siyasa ne.
Jihar Nasarawa
Samu kari