Jihar Nasarawa
Jam'iyyar adawa ta SDP ta bayyana cews tana da kwarin guiwar samun nasara kan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen 2027, ya aika sako ga ƴan ƙasa.
'Yan sanda sun kama Fatima Salisu a Nasarawa da harsasai 481, ana zargin tana safarar su ga ’yan ta’adda a Katsina. Yanzu haka dai ana ci gaba da bincikarta.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zargin da ake masa na juyawa Bola Tinubu baya ba gaskiya ba ne, ya ce an masa gurguwar fahimta.
Wata kungiya karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya bayyana matsayarsa kan goyon bayan Bola Tinubu
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fara tunanin rayuwa idan ya kammala wa'adin mulkinsa. Gwamnan ya bayyana cewa zai koma sana'arsa ta walda.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa burin jam'iyyar APC shine ta rika samun kaso mai tsoka na kuri'un da za a rika kadawa a lokacin zabe.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya tabo batun wanda zai gaje shi a kujerar gwamnan jihar. Ya nuna cewa ba shi da hurumin yanke wannan hukuncin.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Jihar Nasarawa
Samu kari